Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Emauni Jeanise Manley ta zama marubuciya a lokacin da take da shekara 5 a duniya, kuma ta zama abin kwatance a cikin abokananta ta hanyar taimaka musu...
Yanzu haka an rufe Masallacin yayin da jami'an tsaro suka yi nasarar kama wanda ya kai harin. Wanda ya kai hari ya saci numfashin Musulman da suke shirin gudanar da sallar La'asar. Ko a cikin shekarar da ta gabata sai da wani dan
Dazu mu ka ji cewa Jami’an tsaro sun bindige wani Hatsabibin Mai garkuwa da mutane, sun kama wani Mai garkuwa da mutanen a karamar hukumar Kurfi.
A Kaduna, wata Uwar ‘Ya ‘ya 12 ta sake haihuwar ‘Yan 4. Wannan Mata mai ‘Ya ‘ya rututu, ta haihuwar Tagawaye ba tare da Ungunzoma ba.
Fitacciyar jarumar nan ‘yar kasar Ghana, Efia Odo ta bayyanawa wata magana a shafinta na Instagram akan addini. Jarumar a cikin rubutun da ta wallafa cewa: “Wanda ya hallici duniya bashi da wani addini.” Sannan ta kara da cewa...
Mutane da yawa suna matukar shiga damuwa idan suka rasa masoyi, wani mutumi dan kasar Vietnam, ya tono gawar matarshi ya sanya ta a cikin gunki yake kwanciya da ita a gado daya na tsawon shekaru 16...
Mawakin yabo na addinin Kirista a kasar Rwanda, Kirito Mihigo, wanda aka taba kamawa da laifin kokarin kashe Shugaban kasa Paul Kagame ya rasu. Kamar yadda 'yan sanda suka sanar, Mihigo mai shekaru 38 ya kashe kan shi ne a yayin..
Jami’an hukumar ‘yan sanda sun kama wani mutumi da laifin kashe danshi, bayan ya gano cewa dan nashi ya koma dan luwadi. Mutumin mai suna Wendell Melton, mai shekaru 53, ya kashe danshi dan shekara 14 mai suna Giovanni Melton...
Ibrahim Ibrahim dai dan Najeriya ne daga jihar Zamfara wanda a kwanakin baya jiharsa tayi kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ceto rayuwarsa. Malamin dai ya dau shekaru uku a garkame a kasar Saudi Arabia bayan da aka zarg
Labaran duniya
Samu kari