Sharif Lawal
7458 articles published since 17 Fab 2023
7458 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wani fasto da ke shugabantar wata coci a jihar Benue. Hatsabiban sun kuma hada har da wasu mambobin cocinsa yayin harin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo dalilin da ya sanya gwamnatinsa ta amince da yin gyare-gyare a tsarin hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC).
Dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar APC daga jihar Plateau, Yusuf Gagdi, ya nuna alamar tambaya ga yan adawa kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya mika bukatarsa ga hukumar INEC. Peter Obi ya bukaci a bayyana takardun karatun 'yan takara.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya mika sunayen kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar. Ya bukaci a tantance su don amincewa da su.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Borno, Nahum Kenneth Daso, ya bayyana yadda 'yan ta'addan ISWAP suka sace daliban da ke zana jarabawa.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa Ubangiji ya sanar masa yadda za a saki dalibai da malaman da 'yan bindiga suka sace a jihar Oyo.
Sharif Lawal
Samu kari