Sharif Lawal
6794 articles published since 17 Fab 2023
6794 articles published since 17 Fab 2023
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Harin na 'yan ta'addan ya jawo an hallaka kwamandan rundunar sojoji.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
Ana ci gaba da gwabza rikici a yankin Gabas ta Tsakiya. Rikicin ya jawo tashin farashin man fetur a Najeriya. Hazalika magidanta sun fara kokawa kan rikicin.
Runduar Islamic Revolutionary Guard Corps (IRGC) ta kai hari kan wani sansanin sojojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na birnin Legas. Tashin farashin man fetur din dai na da nasaba da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin kasar Amurka ta amince da sayarwa Isra'ila makaman da za ta ci gaba da amfani da su wajen yakin da take yi. Gwamnatin ta tsallake majalisa.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya yi magana kan batun taimakon da Rasha ke ba Iran a yakin da ake yi. Ya bayyana cewa Amurka na sane da komai.
Sharif Lawal
Samu kari