Sani Hamza
5533 articles published since 01 Nuw 2023
5533 articles published since 01 Nuw 2023
Ofishin jakadancin Ireland ya sanar da bude damar neman tallafin karatun digiri na biyu, wanda zai ba 'yan Najeriya damar yin karatu kyauta a kasar.
Dakarun sojoji karkashin Operation ENDURING PEACE sun ceto mutane takwas da aka yi garkuwa da su daga dajin Pandam a jihar Filato bayan wani samamen dare.
Babbar kotun babban birnin tarayya ta bayar da umarnin kama wata jami’ar ‘yan sanda, Edith Erhunwuse, saboda kin bayyana a gabanta a shari'ar N300m.
Matatar Dangote ta rage farashin fetur da N50 a kan kowace lita bayan saukin rikicin Gabas ta Tsakiya da faduwar farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Sojin Najeriya sun gargadi jama’a game da bullar wasu 'yan damfara da ke amfani da bikin NADCEL 2026 wajen neman tallafi da damfarar kudi da sunan rundunar.
Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan bidiyon da ya nuna wani jami’inta yana shan abin da ake zargin giya ce da neman kudi yayin aikin bincike a kan hanya.
ICPC ta gurfanar da Nasir El-Rufai da wasu mutane biyar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi zargin cin hanci da kwangilar CCTV ta N8.68bn a Kaduna.
Jam'iyyar APC Kebbi ta dakatar da shugabanninta biyu bayan abin da ya faru a zaben cike gurbi na Zuru, yayin da Gwamna Nasir Idris ya dakatar da kwamishina.
Sani Hamza
Samu kari