Sani Hamza
4895 articles published since 01 Nuw 2023
4895 articles published since 01 Nuw 2023
Mahara sun kashe Oba Kehinde Jacob Falodun na Agamo a Ondo. Yan sanda da Amotekun sun fara bincike bayan an tsinci gawar sarkin da raunukan bindiga.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Shugaba Tinubu ya sanya wa sabuwar dokar zaɓe ta 2026 hannu yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan Majalisar Dokoki ta soke dokar 2022 don inganta tsarin zaɓen ƙasar.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
Tsohon shugaban NIS, Muhammed Babandede, ya shiga APC a Jigawa. Ya ayyana takarar Sanata a 2027 kuma ya bayyana dalilin janyewarsa daga neman takarar gwamnan jihar.
Mutane 8 da aka daga masu kafa kan yin azumi ciki har da marasa lafiya, matafiya, tsofaffi, da sauransu. Yayin da wasu za su rama, wasu za su iya ciyarwa.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Muhimman abubuwa 7 da ke ɓata azumi: Cin abinci da gangan, yin amai, haila, da sauransu. An shawarci Musulmi da su nisanci gulma, kalaman banza, da faɗace-faɗace.
Sani Hamza
Samu kari