Sani Hamza
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka yi garkuwa da mutane 13 bayan harin da suka kai kauyen Piko, babban birnin tarayya Abuja sun nemi N900m kudin fansa.
Wani kamfani a jihar Oyo ya gurfanar da ma'aikatansa guda biyu, Ebenezer Olusesi da Ibrahim Adeniyi kan zargin satar biredi guda biyu da kudinsu ya kai N2,600.
Hukumar kula da kamfanoni (CAC) ta ba kamfanonin hada-hadar kudi ta intanet da ke sarrafa na'urorin PoS wa'adin wata 2 su yi wa abokan huldarsu miliyan 1.9 rijista.
Manyan jaridun Najeriya sun fitar da jaridun da suka buga na yau Talata, 7 ga watan Mayu, kuma kanun labaran sun ta'allaka kan tattalin arziki, siyasa da rayuwa.
Gwamna Siminialayi Fubara na jihar Rivers ya yi barazanar wofantar da 'yan majalisar dokokin jihar yana mai cewa wanzuwar ‘yan majalisar ta ta'allaka ga amincewarsa.
Bankuna da cibiyoyin hada-hadar kudi sun sake bullo da cajin kudaden ajiya ga daidaikun mutane da da kamfanoni a fadin kasar bayan wa’adin da aka diba ya kare.
'Yan Najeriya za su fara biyan harajin tsaron yanar gizo na kaso 0.5% daga dukkanin kudaden da za su rika turawa ta yanar gizo. CBN ya ba banuna umarnin cire kudin.
Da alama dai ziyarar da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai kasar Amurka ta haifar da gibi a shugabancin Najeriya. Atiku Abubakar ya yi magana kan hakan.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan wani rahoto da ake yadawa na cewa tana tattaunawa da Amurka da Faransa kan kafa sansanonin sojinsu bayan barin yankin Sahel.
Sani Hamza
Samu kari