Sani Hamza
5306 articles published since 01 Nuw 2023
5306 articles published since 01 Nuw 2023
Jigon APC a Kano, Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso, ya ce ayyukan ci gaba da gwamnatin Tinubu ke yi za su tabbatar masa da gagarumar nasara a Arewa a 2027.s
Dakarun sojin Najeriya sun dakile shirin garkuwa da mutane a Kogi, sun kashe dan ta’adda tare da kwato makamai da harsasai masu yawa bayan musayar wuta mai tsanani.
Jam’iyyar YPP ta tsayar da Anita Zugwai-Chukwu a matsayin ‘yar takarar shugaban kasa a 2027 tare da kaddamar da sabon shirin siyasa mai suna Agenda 469.
Jam'iyyar NNPP ta sanar da cewa ba za ta tsayar da dan takarar shugaban kasa a zaben 2027 ba, inda tace tana duba yiwuwar hadaka da wasu jam’iyyun siyasa.
Peter Obi ya bayyana Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin abokin takararsa bayan lashe tikitin shugaban kasa na NDC, tare da gabatar da manyan tsare-tsaren ceto Najeriya.
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
An samu rashin wani babban malamin addinin Musulunci a jihar Kwara. Marigayin malamin ya rasu ne a ranar Juma'a, 29 ga watan Mayun shekarar 2026.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), ta shirya fara jigilar mahajjata zuwa gida Najeriya. NAHCON ta bayyana cewa za a fara jigilar a cikin watan Yunin 2026.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya ba da shawara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ya dauki mataki mai tsauri kan mutanen da ke raina gwamnatinsa.
Sani Hamza
Samu kari