Sani Hamza
5675 articles published since 01 Nuw 2023
5675 articles published since 01 Nuw 2023
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya fara hutun mako biyu na farko tun bayan hawansa mulki domin yin nazari da ƙara ƙwarewa kafin komawa bakin aiki.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotun da ya ba ta damar rufe asusun gwamnatin Osun, yana mai cewa lokacin da aka ɗauki matakin bai dace ba.
Hukumar NAQS ta gwamnatin tarayya ta buɗe ɗaukar ma'aikata a 2026. Ga matakan neman aikin, guraben da ake da su, sharuddan cancanta da jadawalin aikin.
Gwamnatin Jigawa ta amince da rancen Naira biliyan 3.5 domin biyan kuɗin ajiyar Hajjin 2027 ga maniyyata 466 daga jihar tare da cika wa'adin NAHCON.
Gwamnatin Osun ta ce za ta kai hukumar EFCC ƙara kotu bayan hukumar ta daskarar da asusun gwamnatin jihar, tana mai cewa matakin ya saɓa wa doka.
Rundunar sojin Najeriya ta ayyana shugaban ISWAP, Abu Musa Al-Mangawi Baa Shuwa, da mataimakinsa Muhammad Jidda a matsayin waɗanda ake nema, ta sanya ladar kudi.
Adam Fakai, fitaccen masoyin Bola Tinubu a Kebbi, ya dakatar da tallata ayyukan gwamnatin tarayya, yana mai zargin rashin kulawa da goyon baya daga APC.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kuɓutar da mutum 14 daga hannun ƴan bindiga tare da ƙwato dabbobi 281 a wani samame da suka kai a jihar Sokoto.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon tsarin ilimin almajirai, ta hana bara, tare da wajabta koyar da karatu, lissafi, fasahar zamani da sana'o'i.
Sani Hamza
Samu kari