Sani Hamza
5226 articles published since 01 Nuw 2023
5226 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Kasar Iran ta maida martani kai tsaye ga kawayen Amurka kan mashigar ruwa ta Hormuz bayan barazanar da Shugaba Donald Trump ya yi mata na kai hari.
Iran ta kai harin makami mai linzami kusa da cibiyar nukiliyar Isra'ila ta Dimona, inda ta jikkata yara da ruguza gine-gine a mako na huɗu na yaƙin.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Tsohon hafsan sojojin kasa, Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa an san mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, kuma suna rayuwa a cikin al'umma.
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Gwamnatin Amurka ta tura dakarun soji na musamman (MEU) guda 2,500 tare da wasu sojoji da jiragen yaki zuwa Gabas ta Tsakiya, inda za su yi yaki da Iran.
Gwamnatin Amurka ta sake yin magana kan janye takunkumin da ta kakabawa danyen man Iran yayin ake ci gaba da samun hauhawar farashin mai a kasuwar duniya.
Switzerland ta tabbatar da cewa ta yi watsi da buƙatun Amurka na amfani da sararin samaniyarta don kai hari Iran, kuma ta soke kasuwancin makamai da kasar.
Sani Hamza
Samu kari