Sani Hamza
5226 articles published since 01 Nuw 2023
5226 articles published since 01 Nuw 2023
Ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha, ta yi murabus daga gwamnatin Tinubu a yau Juma'a, inda ta bayyana hakan a matsayin bude sabon babi na hidimar kasa.
Iran ta kakkabo jirgin yaƙin Amurka a yau Juma'a bayan harin gadar Tehran, yayin da dakarun Amurka ke fafutukar ceto matuƙan jirgin da ba a san inda suke ba.
Harin jiragen Iran ya lalata masana'antar tace ruwan sha da matatar mai a Kuwait, lamarin da ke barazana ga kashi 90 na ruwan sha da tattalin arzikin ƙasar.
Sojojin Isra'ila sun kakkabo makami mai linzami da aka harbo daga Yemen a yau, yayin da hare-haren Iran suka jikkata mutane a Kudus da sauran birane yau.
Manyan attajirai irin su Aliko Dangote da kamfanin NNPCL sun yi alkawarin bada Naira biliyan N30.5 domin tallafa wa shirin yaƙi da yunwa na Sanata Remi Tinubu yau.
Prophet Ikuru da sauran manyan Fastoci sun yi hasashen nasarar Shugaba Tinubu a zaben 2027, duk da gagarumar adawar da jam'iyyar ADC ke kokarin kawowa.
Timi Frank ya zargi INEC da ƙoƙarin tarwatsa jam'iyyar ADC, inda ya kwatanta mulkin Tinubu da na Abacha tare da kiran Shugaba Donald Trump ya tsoma baki a lamarin.
Biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu, manyan ministoci hudu da shugabannin hukumomin tarayya sun yi murabus domin tsayawa takarar Gwamna da Sanata a zaben 2027.
Kungiyar Afenifere ta bayyana jam’iyyar SDP a matsayin wadda za ta marawa baya a zaben 2027, yayin da kungiyar ACF ta fayyace matsayinta na mai sanya ido kawai yau.
Sani Hamza
Samu kari