Sani Hamza
5226 articles published since 01 Nuw 2023
5226 articles published since 01 Nuw 2023
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Kasar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da gindaya sharuddan da suka wuce-gona-da-iri a tattaunawar sulhu da aka gudanar a Islamabad, babban birnin kasar Pakistan.
Amurka da Iran sun kasa cimma yarjejeniya a Pakistan a ranar Lahadi, 12 ga Afrilu, 2026, bayan sa'o'i 21 na tattaunawa. Ana fargabar yakin na iya barkewa.
Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta fara kwashe nakiyoyin da Iran ta dasa a mashigar Hormuz yayin da aka fara tattaunawar zaman lafiya a Pakistan.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
'Yar majalisar Amurka Yassamin Ansari ta yi wa Donald Trump wankin babban bargo, inda ta kira shi da mutum mai matsalar kwakwalwa kan yaki da Iran.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Sani Hamza
Samu kari