Sani Hamza
5549 articles published since 01 Nuw 2023
5549 articles published since 01 Nuw 2023
Babbar kotun tarayya da ke Katsina ta yankewa Hauwa’u Mukhtar hukuncin kisa bayan samun ta da laifin taimaka wa ‘yan bindiga ta hanyar kai masu harsasai.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar ADC a jihar Jigawa, Sabo Muhammad Nakudu, ya ce zai fice daga Najeriya idan har APC ta lashe zaben a shekarar 2027.
Wata kungiyar fararen hula a Zamfara ta bayyana shirin ta na maka Bello Matawalle a kotu kan zargin amfani da takardar karatu mai dauke da ayoyin tambaya.
Hukumar kididdiga ta kasa, NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kaya a Najeriya ta karu zuwa kashi 15.93 a watan Mayun 2026 duk da raguwar farashin abinci.
Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron shari’ar tsohon gwamna Nasir El-Rufai bayan wasu da ake kara tare da shi sun kasa zuwa zaman kotun.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar INEC da ta soke rajistar jam'iyyar ADC da wasu jam’iyyu hudu saboda rashin cika sharuddan doka.
Babban Fasto, Primate Elijah Ayodele ya gargadi shugaban kasa Bola Tinubu cewa wata sabuwar kungiyar ta’addanci na shirin tada tarzoma a Najeriya.
Rundunar Operation Fansan Yamma ta fara sabon samame a dazuzzukan Katsina domin farautar ‘yan bindiga bayan mutuwar Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya)
Sani Hamza
Samu kari