Sani Hamza
5699 articles published since 01 Nuw 2023
5699 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin Amurka ta fitar da sunaye da hotunan 'yan Najeriya 124 da ta ce za ta kora daga kasar saboda an same su da manyan laifuffuka daban daban.
IMF ya tabbatar da hasashen bunkasar tattalin arzikin Najeriya zuwa 4.1% a 2026, amma ya ce hauhawar farashin kayan masarufi za ta kara talauci da karancin abinci.
Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta kaddamar da hare-hare kan Kuwait da wasu kasshe 3 da nufin lalata sansanonin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya ce City Boy Movement za ta tabbatar da sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027 tare da kare kuri'unsa.
Matatar Dangote ta fara kai fetur kyauta zuwa jihohi shida da Abuja ga masu sayen lita 250,000, tare da ci gaba da sayar da fetur kan Naira 1,075 kowace lita.
Janar Christopher Musa ya umarci jami'an tsaro su hallaka 'yan bindiga ba tare da jiran umarni ba yayin kaddamar da kayan tsaro na Naira biliyan 27 a Sokoto.
Zaman Majalisar Wakilai ya rikice bayan bukatar gayyatar Shugaba Bola Tinubu domin ya yi bayani kan jinkirin aiwatar da kasafin kudin shekarar 2025.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Iran ta zargi Amurka da karya yarjejeniyar tsagaita wuta bayan hare-haren da aka kai a mashigar Hormuz da kuma dawo da takunkumin fitar da man fetur na Iran.
Sani Hamza
Samu kari