Sani Hamza
4917 articles published since 01 Nuw 2023
4917 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ware Naira biliyan daya domin ciyar da masu azumi a watan Ramadan 2026, inda za a raba abinci ga mutane har 34,000 kullum.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike kan gobarar da ta sake aukuwa a Kasuwar Singer ta jihar Kano.
Ana hasashen Sheikh Isa Pantami na zawarcin kujerar gwamnan Gombe a 2026. Legit Hausa ta yi nazari kan wasu abubuwa 3 da suka jawo Pantami ya fuskanci sukar jama'a.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya nemi Ofishin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro ya fayyace batun sayen sinadarin thallium sulphate mai guba.
Jarumar Kannywood, Samha M Inuwa ta saki bidiyon motar miliyoyin Naira da wani saurayinta ya bata kyauta bayan an yanke mata hukuncin daurin watanni shida.
Babban mai bada fatawar kasar Australia ya sanar da Alhamis a matsayin ranar fara azumin watan Ramadan na shekarar 2026. Wata bazai bullo ranar Talata ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi tallafin jiragen kashe gobara daga Gwamnatin Tarayya bayan gobara ta sake tashi a kasuwar Singer dake jihar Kano a ranar Asabar.
'Yan ta'adda sun saki bidiyon mazauna garin Woro 176 da suka sace a Kwara. A cikin bidiyon, an ga halin da mata da kananan yara suke ciki, yayin da suke neman dauki.
Nasir El-Rufai ya amince zai kai kansa ofishin ICPC ranar 18 ga Fabrairu, 2026. Hakan ya biyo bayan yunƙurin kama shi da aka yi a filin jirgin Abuja bayan dawowarsa.
Sani Hamza
Samu kari