Muhammad Malumfashi
21370 articles published since 15 Yun 2016
21370 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon ministan kudi, Wale Edun, ya nuna godiya ga Bola Ahmed Tinubu bayan cire shi daga mukami, yana mai bayyana hidimar da ya yi a matsayin abin alfahari.
A labarin nan, za s ji cewa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana yadda ƴan ta'adda suka karfin mai wa jami'an sojoji hare-hare.
Za a gurfanar da tsohon minista, malamin addini da sojoji da ake zargi da hannu a yukurin juyin mulkin da aka ce ya so kifar da Bola Ahmed Tinubu a 2025.
Iran ta kai hari kan jirgin dakon mai a mashigar Hormuz yau 22 ga Afrilu, 2026, lamarin da ya haddasa tashin farashin mai da dagula shirin sulhu a Pakistan.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Murtala Sule Garo 'Commander' a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano a yau 22 ga Afrilu, 2026, domin ƙarfafa gwamnatinsa.
Majiyoyi sun ce tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya nemi amfani da lambobin nukiliya yayin taron gaggawa, amma babban hafsan soji ya hana shi.
Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sanar da ƙarin shiri na tunkarar sabon yaƙi musamman idan Amurka da Donald Trump suka kafe a kan zaluntar kasar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari