Muhammad Malumfashi
21367 articles published since 15 Yun 2016
21367 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon Minista Hadi Sirika ya ayyana neman kujerar Sanata a Katsina ta Arewa yau 24 ga Afrilu, 2026, sakamakon kiraye-kirayen al'ummar shiyyar Daura.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kashe wani babban jigo a majalisar Shura ta ISWAP mai suna Abu Jarir a wani samame da suka kai a yankin jihar Yobe.
Wata mummunar guguwa ta daidaita birnin Enid a Oklahoma a ranar 23 ga Afrilu, 2026, inda ta jikkata mutane 15 tare da tilasta rufe sansanin sojin sama na Vance.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
An shiga farin ciki da Gwamna Inuwa Yahaya ya amince da biyan cikakken sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan ƙananan hukumomin Gombe tun daga watan Mayu 2026.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa sanata Abdul Ningi ya dora alhakin matsalar da yan majalisa za su fuskanta yayin zabe mai zuwa a kan rashin aiwatar da kasafin kudi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari