Muhammad Malumfashi
20051 articles published since 15 Yun 2016
20051 articles published since 15 Yun 2016
Mutum hudu sun rasa rayukansu yayin da 18 suka jikkata a rabon Zakkar da aka yi a Ramadan a Katsina, jami'an 'yan sanda na gudanar da bincike kan lamarin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin nadi a hukumar NSCDC. Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ya sabunta wa'adin Ahmed Audi a shugabancin NSCDC.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa jagoran addini na kasar, Imam Khamenei da manyan jami'an gwamnati na nan a raye.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta fitar da gargadin tsaro ga ’yan Najeriya mazauna Iran da kasashen Gulf bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi Allah wadai da farmakin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa Iran, tana mai cewa hakan babbar kasada ce da ka iya jawo barkewar rikici.
A labarin nan za a ji cewa kasar Faransa ta bayyana rashin jin dadi da yaki ke neman barkewa a tsakanin Iran da Isra'ila bayan hare-hare da suka kai wa junansu.
Babban malamin musulunci mazaunin Kano, Imam Aminu Ibrahim Daurawa ya ce bai kamata mai azumi ya rika raki ko nuna gajiyawa ba, ya ce azumi jarabawa ce.
Fashe-fashe sunfirma a Riyadh, Dubai da Abu Dhabi bayan harbin makamai masu linzami daga Iran. Rahotanni sun ce mutum guda ya mutu. Rikici na fuskantar hadari.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya dauki matakin warware rikicin mallakar masallaci da ya taso tsakanin kungiyar Izala da wasu kungiyoyi biyu a Donga.
Muhammad Malumfashi
Samu kari