Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Ministan wasanni a Iran ya bayyana cewa kasar ba za ta shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 ba sakamakon hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa.
Bincike ya nuna gaskiya game da rahoton kisan Iddo Netanyahu da raunata Ben-Gvir ƙarya. An gano cewa bidiyon da ake yaɗawa na gobara ne a Amurka, ba harin Iran ba.
Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da cewa mutanen kauyuka ala'la 10 sun rasa sallar Juma'a sakamakon azababben fadan da yan bindiga suka yi.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya ce idan ba a dauki matakin shawo kan yakik Iran da Amurka/Isra'ila ba, zai bazu a yankin Gabas ta Tsakiya.
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta ba da sanarwar cewa ta kaddamar da hari mafi zafi kan Isra'ila tun farkon fara yaki. Ta bayyana cewa an kwashe sa'o'i ana kai hari.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
A watan Yuni na shekarar 1967 dakarun kasar Isra'ila suka kai hari kan wani jirgin ruwan Amurka ta kashe sojoji da fararen hula 37 da jikkata mutum 171.
Gwamna Abba Yusuf ya tsige shugaban ma’aikatan Kano, Abdullahi Musa. Ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin mai riƙon ƙwarya bayan komawarsa APC yau.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya kira shugabannin rundunonin tsaro zuwa ganawar gaggawa a Abuja kan hare-hare kan sansanonin sojoji a Arewa maso Gabas.
Muhammad Malumfashi
Samu kari