Muhammad Malumfashi
21359 articles published since 15 Yun 2016
21359 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata Najeriya 54 na kwance a asibitocin Saudiyya yayin Hajjin 2026, yayin da mutum hudu, wadanda duk mata ne suka rasu.
Shugaba Donald Trump ya kai ziyarar tarihi zuwa China ranar 14 ga Mayu, 2026, domin tattaunawa da Xi Jinping kan yaki da Iran, makomar Taiwan, da fasahar AI.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya bayyana cewa rikicin tsige tsohon kakakin majalisar Lagos, ya kusa haddasa rasa mukaminsa.
Jam’iyyar APC za ta fara zaben fitar da gwani na ‘yan majalisar wakilai a mazabu 360 yayin da manyan ‘yan siyasa ke neman tikitin takara a zabukan 2027 masu zuwa.
Wata kotu a Birtaniya ta yanke wa tsohon limami Abdul Halim Khan hukuncin daurin rai da rai bayan samunsa da laifin fyade da cin zarafin mata da kananan yara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ya ce ba sa bukatar taimakon kasar China kan Iran, duk da fahimtar juna da Xi Jinping kan mashigar Hormuz.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Olusegun Mimiko ya nuna goyon bayansa ga Bola Tinubu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari