Muhammad Malumfashi
20015 articles published since 15 Yun 2016
20015 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar JNI karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su tashi tsaye a goman karshe.
Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya sanya bakin rawani a ranar 20 ga watan Ramadan domin tunawa da nasarar Annabi Muhammad SAW ya bude Makkah.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
Kungiyar IMN ta 'yan Shi'a a ta sanar da cewa za ta fito zanga-zangar ranar Kudus da kuma nuna fushin kashe Khamenei a Abuja, ta yi wa Amurka raddi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Mai martaba sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya fara shirye-shiryen hawan sallah a Kano. Ya tura takardar sanarwa ga 'yan sandan jihar Kano.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Lamido Yuguda a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan CBN. Yuguda tsohon shugaban SEC ne kuma masanin tattalin arziki a IMF.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa duk da an yi wa Iran illa a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai, har yansu kasar na da sauran karfi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari