Muhammad Malumfashi
20990 articles published since 15 Yun 2016
20990 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar ‘yan sandan Kaduna ta ce bindigar mafarauta ce ta kashe yaro dan shekara 12 a Abakpa, ba fashewar bam ba. Ana ci gaba da bincike a kan lamarin.
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya karɓi mambobi 216 daga NNPP da PDP zuws APC, sun ce shugabancin gwamnan da ayyukan alherin da yake ne suka ja hankalinsu.
Babban jigo a jam'iyyar APC kuma darakta a hukumar raya kogunan Hadejia da Jama'are, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki Buba Galadima da Hakeem Baba-Ahmed.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya ce Fafaroma Francis mutum ne mai saukin kai kuma cike da alheri, ya tuna kyautar hula da ya bashi a Vatican a 2020.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben 2023, Adebayo Adewole ya ja kunnen Nasir El-Rufai kan yin yaki da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Cif Bode George ya nuna takaici kan yunƙurin sauya shekar gwamnoni 4 zuwa APC, ya ce wannan abin kunya ne a siyasa.
Masu zanga zanga sun bukaci a gurfanar da Mele Kyari sannan a binciki zargin almundahana a NNPCL, musamman kan gyaran matatun mai da yarjejeniyar Matrix Energy.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.
Sakataren yada labaran NNPP na kasa, Ladipo Johnson ya bayyana cewa maganganun Ganduje a rabuwar kai a jam'iyya ba shi da wani amfanin a zo a gani.
Muhammad Malumfashi
Samu kari