Muhammad Malumfashi
19952 articles published since 15 Yun 2016
19952 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa a wannan rana majalisar dattawa na shirin gudanar da taron gaggawa bayan da jama'a suka yi ca a kan batun dokar zabe.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan Kashim Shettima a wajen taron majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC). Mahalarta taron sun yi masa tafi.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sha alwashin cewa duk mai hannu a harin da aka kashe daruruwan musulmi a jihar Kwara zai fuskanci hukunci daidai da abinda ya aikata.
Jagora a jam'iyyar ADC, Peter Obi ya ziyarci kasuwar Singer da ke Kano bayan 'yan kasuwa sun yi asarar miliyoyin Naira a sanadiyyar gobara da aka yi da dare.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake kiran Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan babban birnin tarayya Abuja kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Gwamnatin Amurka ta nuna adawa da yunkurin Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa a Yammacin kogin Jordan. Kasashen Musulmi da majalisar dinkin duniya sun yi magana
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya halarci taron Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Abuja. Ya yi magana kan hada kai a bangarorin noma, kiwo da fasahar zamani.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana damuwarsa kan matsayar majalisar dattawa ta kin amincewa da wani bangare na dokar zabe.
Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu a Majalisa Dattawa, Sanata Lola Ashiru ya ayhana shirinsa na neman zama gwamnan Iwara karkashin inuwar APC a zaben 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari