Ibrahim Yusuf
4797 articles published since 03 Afi 2024
4797 articles published since 03 Afi 2024
Kungiyar Hezbollah ta yi ikirarin cewa ta kashe sojojin Isra'ila hudu bayan tare da jikkata wasu da dama bayan ta masu kwanton bauna a Kudancin Lebanon.
Karfin jam'iyya, yawan mabiya da zama kan mulki na cikin abubuwa uku da ake ganin za su iya ba jam'iyyar APC damar cin zabe a jihar Ekiti a 2026.
Bayanan da ke hannun INEC sun nuna cewa 'yan takarar gwamna shida masu shekaru 61 zuwa sama ne a zaɓen Ekiti na 2026 na ranar Asabar 20 ga Yunin 2026.
Hukumar NEMA ta kaddamar da rabon kayan abinci da cbiyar Sarki Salman ta kawo Najeriya domin a rabawa talakawa a jihohi biyar na kasar nan da suka shiga damuwa.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Mataimakin shugaban kasa Donald Trump, JD Vance ya gargadi jami'an gwamnatin Netanyahu kan sukar Donald Trump kan yarjejeniya da Iran da Amurka ta yi.
Jam'iyyar APC ta yi martani ga 'yan majalisar wakilai da jam'iyyun adawa da ke cewa shugaba Bola Tinubu ya sauka kan matsalolin tsaro a Najeriya.
Kungiyar Yiaga Africa ta yi magana kan zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 20 ga Yunin 2026. Ta ce an shirya ba talakawa talakawa taliya da shinkafa.
Rarara ya ce ba zai yi wa mawaki Davido martani da Turanci saboda ba shi da yaren da ya wuce Hausa. Ya ce ya rike almajirai, shi ba jahili ba ne, shi gardi ne.
Ibrahim Yusuf
Samu kari