
Ibrahim Yusuf
2806 articles published since 03 Afi 2024
2806 articles published since 03 Afi 2024
Gwamnatin tarayya ta karyata cewa ta ware Arewa ta Yamma daga shirin rage kudin wankin koda. Ma'aikatar lafiya ta lissafa jihohi 11 da aka kaddamar da shirin.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya ce za su daina kai shanu Legas, Ogu da wasu jihohin Kudu domin samun riba mai yawa da habaka tattalin arzikin jiharsa da kasa baki daya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Jabir Sani Mai Hula ya yi bayani kan hukuncin yin sallah dauke da riga mai hoton yan siyasa, yan kwallo ko malamai a Musulunci.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci a yi watsi da sulhu da Bello Turji ya ce zai yi da gwamnati. Ya bukaci a kashe dan ta'addan.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci jami'an tsaro su yi amfani da fasaha wajen kama wadanda suka kashe masallata a wani masallaci suna sallah a jihar Katsina.
Rahoton Amurka ya nuna damuwa kan mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikatan Najeriya. Ta yi magana kan tsaro, shari'a da wasu matsalolin Najeriya.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar Hajji ta kasa, NAHCON bisa zargin almundahana a Hajjin shekarar 2025 da aka yi.
Najeriya ta ce tana shirye domin mayarwa Amurka martani kan dokokin biza da ta sanya wa 'yan kasar ta. Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya za ta dauki mataki.
Gwamnatin tarayya za ta rabawa talakawa tallafin kudi a gidaje miliyan 2.2. Karamin ministan jin kai, Tanko Sanunu ne ya bayyana hakan a wani taro a Abuja.
Ibrahim Yusuf
Samu kari