![Ibrahim Yusuf avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/932d0ed9645d75d8.jpeg?v=1)
Ibrahim Yusuf
570 articles published since 03 Afi 2024
- All (570)
- Labarai (463)
- Siyasa (54)
- Labaran duniya (32)
- Mutane (15)
- Nishadi (3)
- Wasanni (2)
- Labaran Kannywood (1)
Author's articles
![Ba a gama rikicin sarauta ba, Sanusi II ya ba masu unguwa umurni](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b519e1029b23ed5.jpeg?v=1)
![Bayan Tinubu ya gana da manyan kasa, kungiyar addini ta barranta daga zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43c9f6f22923ff7e.jpeg?v=1)
![Riƙakken 'dan damfara da ya yi shekaru 2 yana karyar shi Soja ne ya shiga hannu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fe531bac34529dae.jpeg?v=1)
![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![Ana fargabar tarzoma, lauya ya fadi hanyoyi 5 da za su samar da nasara a zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1d030f8e8dd1a33f.jpeg?v=1)
![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
![Abba Kabir ya kaddamar da muhimmin aikin da zai inganta yanayi da noma a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a11022b2af5240ea.jpeg?v=1)
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da dasa bishiyoyi miliyan 3 a fadin jihar Kano domin inganta noma, yaki da zaizayar kasa da dumamar yanayi a fadin jihar Kano.
![Nuhu Ribadu: Gwamnati za ta koma kotu da mutane 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkar tsaro Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya da dauki sabon mataki kan yanke hukunci ga yan ta'adda.
![Shahararrun yan gwagwarmaya 3 da ke adawa da zanga zanga bayan shiga gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4216ba46e9ef67bd.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya ja wasu yan gwagwarmaya cikin gwamnati da suka kasance suna shiga zanga zanga a baya amma suke adawa da zanga zanga a yanzu.
![Tinubu na kokarin lallaba matasa, zanga zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9e6369f7d0179c2.jpeg?v=1)
Wasu matasa sun fara zanga zangar nun adawa da hukuncin da majalisar dattawa ta yi na tsige Sanata Ali Ndume daga matsayin mai tsawatarwa a majalisar dattawa.
![Gwamna ya jinjina, Tinubu ya kafa tarihi a Arewa maso Yamma cikin watanni 14 a mulki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/385dce74ae6467ab.jpeg?v=1)
Za a ji cewa Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya mika sakon godiya ga Bola Tinubu kan samar da hukumar cigaban Arewa ta yamma (NWDC) domin farfado da yankin.
![Yan Hisbah sun shiga matsala bayan mutuwar mutum a wajen bikin da suka kai samame](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2e865240e031777f.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Katsina ta kafa kwamiti da zai binciki jami'an hukumar Hisbah bisa kisan wani mai sana'ar faci a yayin wani bikin aure bayan sun kai samame.
![Bayan Tinubu ya fara yaki da tsadar rayuwa, an fitar da rahoton tashin farashin abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e952c7f78127539b.jpeg?v=1)
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan jihohi da yankuna da aka fi tsadar kayan abinci a Najeriya. Abia, Legas, Abuja, Gombe suna cikin jihoh masu tsada.
![Ana fargabar tarzoma, gwamnan PDP ya fitar da sanarwa gabanin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b89ad6a3b7ad54bb.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Bauchi ta dauki matakin rufe asibitoci a fadin jihar yayin da ake shirin fara zanga zanga a 1 ga watan Agusta, ma'aikatan lafiya za su zauna a gida.
![An tona yadda bata gari ke shirin kai hari gidan gwamnati da sunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e16d43eceb3cad77.jpeg?v=1)
Wata kungiyar matasa a jihar Kogi ta fitar da gargadi ga wasu da ake zargi za su kai hari gidan gwamnatin jihar da sunan zanga zanga domin su kama Yahaya Bello.
Ibrahim Yusuf
Samu kari