Ibrahim Yusuf
Author's articles
Biyo bayan mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi a hadarin jirgin sama, mataimakinsa, Muhammad Mokhber zai dawo sabon shugaban kasa kafin sabon zabe.
Harin da wani mutum ya kai a masallaci ranar Laraba ha haifar da marayu 100 da zawarawa 13 a halin yanzu duk da cewa ana cigaba da samun karin wadanda suka mutu.
An samu yamutsi a kasuwar Banex da ke Wuse a birnin tarayya Abuja bayan wasu bata gari sun afkawa sojojin Najeriya biyo bayan sabani da aka samu tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban INEC farfesa Attahiru Jega shugaban kwamitin gudanarwa a jami'ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto.
Gwamnonin Arewa maso yamma sun nemi taimakon majalisar dinkin duniya kan magance matsalolin tsaro, talauci, yaran da ba su zuwa makaranta da kiwon lafiya.
Hukumar EFCC za ta binciki dan majalisa, Aminu Sani-Jaji bisa zargin taimakon yan bindiga domin ayyukan ta'addaci a kan cimma manufar siyasa a jihar Zamfara.
Dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana cewa alkalai ne babbar matsalar da dimokradiyya ke fuskanta a Nejeriya ba hukumar INEC ba.
Wata kungiya a jihar Neja ta bayyana halin da matan da yan bindiga suka kashe mazajensu suka shiga a kauyuka sama da 80 a karamar hukumar Mariga ta jihar Neja.
Biyo bayan rikicin jam'iyyar APC, shugaban kasa ya kafa kwamitin da zai kawo wanda zai maye gurbin Ganduje. Sabon shugaban zai fito ne daga Arewa.
Ibrahim Yusuf
Samu kari