
Ibrahim Yusuf
2806 articles published since 03 Afi 2024
2806 articles published since 03 Afi 2024
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce suna shirye da su sake kai hari Iran idan hakan ta kama. Ministan harkokin wajen Iran ya ce Amurka ta musu barna.
Gwamnatin Najeriya ta jajanta wa Amurka bisa ambaliyar ruwan da ta kashe mutane 120 a jihar Texas. Ana cigaba da neman mutanen da aka rasa bayan ambaliyar.
Shugaban Amurka ya yi barazanar laftawa Najeriya da wasu kasashen BRICS sabon haraji na kasi 10. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi tattalin Najeriya.
Gwamnatin Amurka na neman kama wani dan Najeriya da ya damfari kudin kirifto da suka kai N450m na bikin rantsar da shugaban Amurka Donald Trump a 2025.
Shugaba Donald Trump ya ce ba zai sake zama a teburin sulhu da kasar Iran ba kan mallakar makamin nukiliya. Ya ce shi ba kamar Barrack Obama ba ne.
Ministan harkokin wajen Iran ya ce ba su da wata masaniya kan cewa Amurka za ta zauna da su. Donald Trump ne ya ce zai zauna da Iran a mako mai zuwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump na shirin shawo kan Iran ta dawo teburin sulhu da dala biliyan 30 da cire mata takunkumi kan mallakar makamin nukiliya.
Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya yi magana a karon farko bayan kammala yakin Iran da Isra'ila. Ayatollah Ali Khamenei ya gargadi Trump, Netanyahu
Ministocin tsaro daga kasashen China da Iran da Rasha sun hadu a kasar China domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro bayan yakin Iran da Isra'ila.
Ibrahim Yusuf
Samu kari