Ibrahim Yusuf
4797 articles published since 03 Afi 2024
4797 articles published since 03 Afi 2024
Gwamnatin Isra'ila ta tabbatar da cewa wani sojan Isra'ila ya gamu da tsauyayi saboda wani hadari da ya fuskanta a Lebanon. Abubuwan fashewa sun tashi da shi.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci 'yan kasuwa su sauke farashin man fetur bayan saukar farashin danyen mai a Najeriya. Ministan mai ne ya yi kiran a Abuja.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Karamin ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye ya ce Najeriya na bukatar hadin kan kasashe kan yaki da rashin tsaro a fadin kasar nan.
anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
Sanata Seriake Dickson da ke jagorantar NDC a Najeriya ya bayyana cewa za a iya kifar da Bola Tinubu a zaben 2027 idan aka yi zabe na adalci da gaskiya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Ibrahim Yusuf
Samu kari