Ibrahim Yusuf
4161 articles published since 03 Afi 2024
4161 articles published since 03 Afi 2024
Kasar Iran ta ce ta kashe sojojin Amurka a kwana biyar da suka shafe suna gwabza yaki da Amurka/Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Ali Larijani ne ya fadi haka.
An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa ya kira Firaministan Isra'ila kan yunkurin shiga Lebanon saboda harin Hezbullah don taimalon Iran
Wasu malamai sun yi gargadi kan zanga-zangar 'yan Shi'a da sauransu a Najeriya. Sun bayyana cewa akwai bukatar a kai zuciya nesa kan yakin Iran Amurka da Isra'ila
Mojtaba Khamenei ya tsira daga harin da Amurka da Isra'ila suka hada baki suka kai kasar Iran, inda suka kashe Ayatollah Ali Khamenei a karshen makon da ya wuce.
Wasu Amurkawa da suka makale a kasashen Gabas ta Tsakiya na korafi, suna bukatar shugaba Donald Trump ya tallafa musu su koma gida bayan hare-haren Iran.
Gwamnatin Amurka ta saki sunaye da hotunan sojojin Amurka da Iran ta kashe a harin da ta kai musu a kasar Kuwait. 'Yan Amurka sun nuna damuwa tare da ta'aziyya.
Rundunar sojin Amurka ta ce ta kai harin hadin gwiwa kan 'yan ta'adda a kasar Ecuador. Shugaban rundunar ya bayyana cewa sun samu nasara a harin, ya godewa Ecuador.
Wata majiya ta ce shugaban Amurka ya tattaunawa da shugabannin Kurdawa a shirin tayar da hankali domin samun damar kwace Iran da sauya gwamnatin kasar.
Ibrahim Yusuf
Samu kari