Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana muhimmancin zaman lafiya a tsakanin Musulmi da Kiristocin kasar nan don samun ci gaba.s
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta tabbatar da adadin jami'anta da suka rasu a arangama da aka yi inda aka kashe yan ta'adda a Kebbi.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman Sheikh Jingir bayan ya kausasa harshe a wani taro da ka yi a jihar Kano.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa bakin NLC, TUC da kungiyoyin ya zo daya game da albashin N70,000 da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta amince a ba ma'aikata.
A labarin nan, za a ji zargin zaben wanda zai jagoranci yakin neman zaben Atiku Abubakar a ADC ya fara jawo rikici a cikin jam'iyyar gabanin fara yakin neman zabe.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta aika dakaru bayan an samu kiran gaggawa na cewa 'yan bindiga na shirin kai hari wani yankin Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Aisha Ahmad
Samu kari