
Aisha Ahmad
2506 articles published since 27 Mar 2024
2506 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
A labarin nan, za a ji yadda Dumebu Kachikwu, tsohon dan takarar Shugaban Kasa a ADC ya dauki zafi bayan INEC ta mika ADC ga Davide Mark da abokansa.
A baya, kun ji cewa Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta bayyana aniyar fara gudanar da zanga-zanga don adawa da yunkurin hana Sanata Natasha Akpoyi koma wa ofis.
A labarin nan, za a ji yadda NNPP ta bayyana illar da ta hango, wanda ya tilasta mata korar wasu daga cikin ƴan majalisa da su ka ci zaɓe a inuwar jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta gaji da yadda wasu 'yan siyasa a Najeriya su ka fara amfani da dabaru wajen fara kamfen.
A alabarin nan, za a ji cewa hadimin Ministan Abuja, Lere Olayinka ya bayyana cewa akwai bayanai daki-daki nan gaba a kan hirar Tambuwal da manema labarai.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
A labarin nan, sa a ji yadda gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kawo ƙarshen hasashen da ake yi da kalaman Nasir El-Rufa'i da ke cewa shi yaron tsohon gwamna ne.
Aisha Ahmad
Samu kari