Aisha Ahmad
3751 articles published since 27 Mar 2024
3751 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta bayyana shirin da ta fara wajen tabbatar da lafiya masoya 3,000 da suka shiga shirin auren gata.
A labarin nan, za a ji rundunar IRGC ta ƙasar Iran ya sanar da dalilanta na kai hare-haren makamai masu linzami zuwa Isra'ila yayin da ake kokarin a tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji takaitaccen bayani game da yan siyasa da suka yi fice masu neman fafatawa a takarar shugaban kasa a babban zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da Nasiru Yusuf Gawuna ya bari ta fara nemansa domin ya tsaya mata takarar gwamnan jihar Kano bayan ya rasa a NDC.
A labarin nan, za a ji cewa majalsiar dattawa ta wanke shugabanta, Godswill Akpabio daga zargin cewa ya yi alkawarin APC za ta duba wadanda suka fadi zabe.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya, ministan tsaron Najeriya ya bayar da shawara a kan yadda za a yi aiki tare a kan rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jami'an hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC ta kai dauki gaggawa bayan wasu yan bindiga sun far wa makiyaya tare da garkuwa da mutum biyu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ila ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka jagora a Hezbollah a lokacin da Amurka ke neman a tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
Aisha Ahmad
Samu kari