
Aisha Ahmad
2506 articles published since 27 Mar 2024
2506 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ial ta fito karara, tana bayyana yadda ta kitsa hallaka jagoran addini na Iran, Ayatollah Khamanei a yakinsu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta cafke wasu mutane da take zargi suna mika muhimman bayanan kasar da rundunar tsaron Isra'ila a baya-bayan nan.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin adawa a kasar Isra'ila sun nemi Donald Trump na Amurka ya bar kasarsu ta yi shari'a da Firayim Minista Benjamin Netanyahu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
A labarin nan, za a ji cewa Firayim Minista Benjamin Netanyahu ya ce kasarsa ta amince da tsagaita wuta da Iran bayan an shafe kwanaki 12 ana musayar wuta.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta tabbatar da cewa ba za ta sassuta a harin kare kai da ta ke kai wa Isra'ila ba har sai dakarun IDP sun dakata.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta nade hannayenta Amurka ta shiga yakin da ake yi Isara'ila ba, za ta dauki matakan kariya.
Aisha Ahmad
Samu kari