
Aisha Ahmad
1730 articles published since 27 Mar 2024
1730 articles published since 27 Mar 2024
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.
Jam'iyyar APC mai mulki a kasa ta gargadi gwamnatin Kano da cewa za ta iya jawo wa kanta dokar ta baci da irin furucin da ta yi a kan Hafsa Ganduje.
Karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Ata ya caccaki hadakar Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i da Peter Obi da adawa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Lokoja ta takawa wasu masu neman a yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye bayan dakatar da ita daga majalisar dattawa.
Seriake Dickson, mai wakiltar Bayelsa ta Yamma a jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya hana masu dokar ta baci magana.
Babban lauya a kasar nan, Mike Ozekhome (SAN), ya zargi gwamnatin tarayya da karya dokar kasa, da kuma gudanar da juyin mulki a jihar Ribas, wanda ya saba doka.
Shugaban kwamitin amintattu na ALGON, Hon. Odunayo Alegbere, ya tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta na shirin fara biyansu kudadensu kai tsaye.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda ta yi amfani da diflomasiyya wajen kwashe jariran da ke da matsalar lafiya daga Gaza zuwa makotan kasashe kamar su UAE.
Gwamnatin Kano ta umarci hadiman da aka nada mukamai daban daban da su gaggauta bayyana adadin kadarorin da suka mallaka ga hukumar da'ar ma'aikata.
Aisha Ahmad
Samu kari