![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
![Aisha Ahmad avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/540dcdebeaf8f80c.jpeg?v=1)
Aisha Ahmad
518 articles published since 27 Mar 2024
- All (518)
- Labarai (450)
- Siyasa (34)
- Labaran duniya (15)
- Nishadi (15)
- Labaran Kannywood (1)
- Wasanni (1)
- Politics (1)
- Mutane (1)
Author's articles
!["Tattalin arzikin 2023 ya ɗara na 2023 da kaso mai tsoka" Inji Gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bd81eff9760b4fd8.jpeg?v=1)
![Mai neman takaran shugaban kasa ya dora alhakin zanga zanga a kan Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a519eb841995afc3.jpeg?v=1)
![Bayan kamfanin NNPCL ya bayyana shirin daukar aiki, shafinsa ya tsaya cak](https://cdn.legit.ng/images/360x203/04ac09d22c892f04.jpeg?v=1)
![Kungiyar TUC ta tsame kanta daga zanga zanga, ta turawa jami'an tsaro sako](https://cdn.legit.ng/images/360x203/30d8428d892b3779.jpeg?v=1)
![Nollywood: Hukumar fina finai ta dauki mataki da musulmai suka soki bata sunan hijabi a fim](https://cdn.legit.ng/images/360x203/956aff6292be9b98.jpeg?v=1)
![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
![Harkar noma: Gwamnatin Kano ta ware biliyoyi domin aikin madatsar ruwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8cd2d554e3a186ab.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da Naira Biliyan 2.5 domin aikin madatsar ruwa Kafin ciri a karamar hukumar Garko domin habaka noma.
![Zanga zanga: Kungiyar matasan Najeriya ta tura sako zuwa ga rassanta 104](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b2f8d411bfb8c1a9.jpeg?v=1)
Kungiyar matasan Najeriya ta yi tattaunawar gaggawa da mambobinta daga jihohin kasar nan 36 a kan batun zanga-zanga da ake shirin gudanarwa daga 1 Agusta, 2024.
![Gwamna Abba Gida Gida ya kai ziyarar ba-zata, ya daukarwa mutanen Kano babban alkawari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce su na sane da yadda ilimi ya lalace a jihar, kuma an daura damarar magance matsalolin. Ya fadi haka ne a ranar Alhamis.
![Minista ya lallashi 'yan zanga zanga, Wike ya yi alkawari shugaba Tinubu zai kawar da yunwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c5958460b6a4d42.jpeg?v=1)
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shawarci mazauna babban birnin tarayya da su ajiye maganar zanga-zangar, inda ya ce shugaban kasa zai kawar da yunwa.
![Nollywood: Kungiyar MURIC ta fusata da sabon fim da aka nemi bata Hijabi da Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/132c6d32f1e01989.jpeg?v=1)
Kungiyar kare hakkin musulmi ta kasa (MURIC) ta yi gargadi a kan wani sabon fim da ke nuna mata a cikin hijabi su na fashi, inda kungiyar ta ce hakan bai dace ba.
![Zanga zanga: Dan takarar shugaban kasa ya gindayawa masu shirin fita sharadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e571b6f57171aa3e.jpeg?v=1)
Matasan kasar nan da sauran masu shirin fita zanga-zanga sun kara samun karfin gwiwa daga tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Faduri Oluwadare Joseph.
![Zanga zangar gama gari: Direbobin tankar fetur sun fitar da matsaya a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7f6234c2d8ac58b2.jpeg?v=1)
Kungiyar direbobin tankar mai ta kasa wacce ke karkashin kungiyar ma'aikatan man fetur da iskar gas ta ce babu wani daga cikin mambobinta da zai shiga zanga-zanga.
![Gwamnan APC ya tsure, ya bayyana fargabarsa a kan shirin zanga zangar lumana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f5db95ee176a4faa.jpeg?v=1)
Gwamnatin Legas ta bayyana fargabar masu zanga-zanga za su iya jawo tashe-tashen hankula da zai salwantar da rayuka da dukiyoyin mazauna cikinta.
![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya za ta koma kotu domin ci gaba da shari'a da akalla mutane 300 bisa zargin cewa su na da hannu a cikin ta'addanci da ya addabi kasa.
Aisha Ahmad
Samu kari