Aisha Ahmad
Author's articles
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa (EFCC) ta bayar da tabbacin cewa sannu a hankali ta ke ci gaba da bincikar Bello Matawalle.
Akalla mutane 18 ne su ka mutu a babban titin Port Harcour Enugu da ke yankin Umuahia-Enugu a safiyar yau yayin da su ke jira a shingen 'yan sanda.
Hukumomi a jihar Lagos sun dauki gagarumin aikin tsaftace gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a yankin Lekki. Ana ganin hakan zai taimaka wajen tsaftace jihar.
Rikici ya kaure tsakanin wasu masu baban bola da mutanen unguwar Byazhin da ke kauyen Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja.
Majalisar dattawan ta sahalewa gwamnatin tarayya ta ciyo rancen $500m a kokarin da ake yi na tabbatar da cea dukkanin ‘yan Najeriya su na da mitar wuta.
Babbar Kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da binciken tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje har sai an kammala sauraron karar da ya shigar.
Wani mutum da ba a gane ko waye ba, ya kone wani masallaci a garin Larabar Abasawa da ke yankin karamar hukumar Gezawa a jihar Kano. Har yanzu babu wanda ya rasu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya zargi tsohon gwamnan jihar Nyesom Wike da ciwo basussukan da su ka kai biliyoyin Naira, inda yan kwangila ke neman a biya.
Shugabannin mata a APC daga jihohi 36 ne su ka dira sakatariyar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja domin nuna rashin jin dadin yadda aka ware su.
Aisha Ahmad
Samu kari