Aisha Ahmad
3875 articles published since 27 Mar 2024
3875 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matafiya a da suka bi ta hanyar jihar Neja sun shiga gagari bayan yan bindiga sun tare masu hanya tare da bude wuta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilanta na kara bude kofar tuba ga yan bindiga da suka addabi jama'a da hare-hare a sassa da dama.
A labarin nan za a ji cewa bayan kalaman limamin Katolika, gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa za a rika aiki da tare da kungiyoyin addini domin a gyara kasa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce akwai haske a cikin yarjejeniyar da ake kokarin cimmawa a tsakanin Amurka da Iran.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati EFCC ta musanta cewa an rue asusun jihar Osun ne saboda siyasa.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya shaida wa sojoji cewa ba zai sassautawa masu aikata laifuffuka ba, saboda haka ka da su ragawa duk wani mai laifi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Osun ta shiga fargaba game da zaben da ke tafe bayan ta 'gano' wani shiri da ake yi na daskarar da asusunta.
A labarin nan, za a ji cewa akwai wasu daga cikin kadarorin Abubakar Malami da kotu ta bayar da umarnin a kwace a jihar Kano, an hano yadda ake ciki.
Aisha Ahmad
Samu kari