Aisha Ahmad
3998 articles published since 27 Mar 2024
3998 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji Omoyole Sowore ya bayyana cewa zai dawo da tallafin man fetur, inda ya ce ya gano matsalolin da ke tattare da tsarin kuma zai magance su.
A labarin nan za a ji cewa kudin da asusun FAAC ke raba wa tsakanin gwamnatin tarayya na jihohi da kananan hukumomi ya kai akalla Naira tiriliyan 47.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC a Najeriya ta wanke Femi Gbajabiamila daga zargin hannu a nada shugaban hukumar bogi
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kan ta a Najeriya, ICPC ta fitar da karin bayanai game da hukumar PFIPC.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi malaman da suka bayyana goyon baya da sake zaben Tinubu cewa ra'ayinsu daban, na yan Najeriya daban.
A labarin nan za a ji cewa Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana damuwa bayan cutar mashako ta yi sanadin rasuwar yara akalla 50 a karamar hukumar 1.
A labarin nan za a ji jam'iyyar ADC ta yi mamakin kalaman Sanata AbdulAziz Yari game da mulkin APC da Bola Ahmed Tinubu bayan zaben 2027 da bayan 2031.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Yobe ta yi karin bayani game da Naira miliyan 300 da aka ji gwamna Mai Mala Buni zai ba wa jami'ar JIBIWS.
A labarin nan, za a ji adadin da karfin siyasar wasu gogaggun mata yan siyasa da ke shirin bugawa da Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027 mai zuwa.
Aisha Ahmad
Samu kari