Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kwara ta samu gagarumar nasara bayan an bibiyi wadanda suka yi garkuwa da wasu a watan Yuli, 2026.
A labarin nan za a ji yadda jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta hango wa kanta matsala da kalubale a lokaci guda a zaben Osun da ake shirin yi a karshen mako.
A labarin nan, za a ji fitaccen dan APC da aka kora a jihar Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa babu abin da zai hana shi magana kan ingancin Atiku.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa za ta rike ma'aikata na tsawon watanni kafin FAAC ta tura mata kudi.
A labarin nan, Dan majalisar jiha mai neman takarar majalisar tarayya a Madobi/Kura/Garun Mallam ya ce duk da Kwankwaso mutumin kirki ne, dole yan takara su yi aiki.
A labarin nan za a ji cewa kalaman Sheikh Sani Yahaya Jingir na ci gaba da yamutsa hazo, har yan ta'adda na amfani da shi wajen bayyana damuwarsu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan adawa suna kokarin hadewa wuri guda domin fitar da mutum daya da zai buga da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a 2027.
A labarin nan za a ji cewa hukumar kula da man fetur ta kasa ta ankarar da masu neman aiki a NUPRC da su kula da wasu sababbin yan damfara da suka shigo gari.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce babu dalilin da zai sa bambancin addini, kabila da sauransu za su raba kan al'umma.
Aisha Ahmad
Samu kari