Aisha Ahmad
3750 articles published since 27 Mar 2024
3750 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa wasu masu neman takara biyar a jihar Kano suna neman mayar da hannun agogo baya game da zaben fitar da gwani a JAM'IYYAR NDC.
A labarin nan, za a ji kungiyoyin 'yan ta'addan da suka fi yi wa 'yan Najeriya illa, musamman daga shekarar 2020 zuwa 2025 inda aka hallaka mutane kusan 80,000.
A labarin nan, za a ji cewa wata saniya ta jawo rikici a tsakanin manoma na makiyaya a jihar Kano, lamarin da ya jawo aka gwabza har mutum 12 suka jikkata.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya ya ba wa yan Arewa hanyar da za a bi wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro da ta hana yankin katabus.
A labarin nan, za a ji cewa Mai shari'a Justice Diruis Khobo ya kuma hana belin tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i, zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC d shirya amfani da hukumomi wajen hana su shiga zabe.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Borno ta karyata rahoton da ke cewa a dauki nauyin tubabbun 'yan ta'adda 40 domin shiga aikin sojan Najeriya.
Aisha Ahmad
Samu kari