Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji cewa tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya bayyana dalilinsa na kin tsoma baki kan kashe Vatsa.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karancin mata a neman takarar gwamnan jihar Osun inda mace daya ce kawai ta nemi ja da Ademola Adeleke a zaben da ake yi yau.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kebbi ta kama wani matashin magidanci mai shekaru 29 da ake zargi da kokarin mallake matarsa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu damar kwance wani bam da aka dasa a hanyar jihar Zamfara da zummar hallaka bayin Allah matafiya.
A labarin nan za a ji cewa yan takarar gwamna a PDP da APM sun kara wa Ademola Adeleke karfi inda suka hakura da neman kujerar gwamnan jihar na gobe.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa hukumar SEC ta dauki mataki a kan mutane uku da wasu kamfanoni da ake zargin cewa su na daukar nauyin yan ta'adda a kasar nan.
A labarin nan za a ji cewa Alhaji Atiku Abubakar ya karbi bakuncin babbar tawaga da Birtaniya inda aka tattauna batutuwan da suka shafi Najeriya da kuma zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin fitar da wasu tsare-tsare da za su farfado da matatun Najeriya da suka dade ba aiki.
Aisha Ahmad
Samu kari