Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
A labarin nan za a ji tsojon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa ganin dama gwamnatin tarayya ta yi aka bar Accord ta yi nasara a Osun.
A labarin nan, za a ji abubuwan da suka jawo jam'iyyar APC da gwamna Nasir Idris suka yanke sahwarar hakura da mataimakin gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa an samu dalibi daya da ya tsira bai rasu ba a lokacin da abokansa hudu suka kwanta dama bayan sun ci wani kifi mai guba a jihar Kano.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu zama da shugaban hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa game da wasu gidaje.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta ce za a ga salo da dabaru wajen tabbatar da cewa an samu abin da ake nema a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana tattaunawa da shugaban majalisar dattawa awanni kadan kafin INEC ta sahale a fara kamfen a hukumance.
A labarin nan, za a ji tagomashin da matatar man Dangote ta fara samu ana dab da fara sayar da hannun jari ga daukacin yan kasuwar da ke sin zuba jari.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan INTERPOL ta dauki mataki a kan wata mata yar kasar Chadi da aka kama a jihar Kano bayan zarginta da laifi.
Aisha Ahmad
Samu kari