Aisha Ahmad
3268 articles published since 27 Mar 2024
3268 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da masu barnatar da dukiyar kasa, ICPC ta fara bin diddigin wasu kadarori a kasar waje da aka ce na da alaka da El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji Saudiyya ta bayyana wanda zai fi asara idan Iran ta matsa da kai hare-hare zuwa ƙasashen Gabas ta Tsakiya a yankinta da Amurka da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jaddada barazana ga sabon jagoran addini na Iran bayan kashe mahaifinsa, Ayatollah Ali
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
A labarin nan za za a ji cewa kasar Switzerland na ganin yakin da Amurka da Isra'ila suka kaddamar a kan Iran zai iya ruguza tsarin mutunta kasa da kasa.
A labarin nan, za a ga jerin mutanen da ake ganin na hannun Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ne da ke cikin gwamnatin Najeriya ana damawa da su a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ja kunnen gwamnatin Amurka da kada ta kuskura ta yi tsaurin idon aika jiragen ruwanta su wuce ta mashigar Hormus.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta bayyana matukar takaici da rasuwar wasu daga cikin jaruman sojoji da suka rasu a faratawa da yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da jerin jam'iyyun da za a fafata da su a zaben gwamnan Osun dake tafe.
Aisha Ahmad
Samu kari