Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
INEC ta fitar da cikakken jerin ’yan takarar kujerun Majalisar Dattawa 109 da za a fafata a zaɓen 2027. A rahotonmu, mun kawo manyan 'yan tarakan a cikinsu.
An biya 'yan wasan Najeriya kudaden da akayi musu alkawari na buga wasan kofin duniya tun kafin a fara gasar kofin duniyan. Kamar yanda shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya, Amaju Pinnick, da wasu daga cikin 'yan wasan suka..
Rikici ya shiga cikin Super Eagles ta kai wasu manyan ‘Yan wasan Najeriya su na gaba don mun ji ana cewa an samu wani rashin jituwa sosai tsakanin tsohon ‘Dan wasan Chelsea Mikel Obi da Mataimakin sa Ogenyi Onazi.
Najeriya ta sake fado a matsayin da take a watan da ya gabata na 47 zuwa 48 a duniya, inda kuma ta kara fadowa daga na 6 zuwa na 7 a yankin Afirka, kamar yanda hukumar kwallon kafa ta duniya (FIFA) ta sanar. Hukumar kwallon...
A yayin da yake mika masa makullan gidan, Ministan ayyuka, gidaje da lantarki, Babatunde Fashola ya bayyana godiyar gwamnati ga Bonfere, sa’annan ya bashi hakurin tsawon lokacin da ya kwashe yana jiran cikar wannan alkawari.
A yau ne hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF) ta fitar da jerin ‘yan wasa 23 da zasu taka leda a gasar cin kofin Duniya da za a fara bugawa cikin watan nan a kasar Rasha. Cikin jerin ‘yan was an akwai masu tsaron raga guda uku; Ikec
Zinedine Zidane dai ya bayyana wannan hukuncin ne yayin wani taron manema labarai, sai dai har yanzu babu wani taka maiman dalilin da yasa ya ajiye aikin. Sai kawai ya ce ƴan wasan suna da bukatar sabuwar muryar mai horaswa
Shahararren dan wasan kwallon kafar nan wanda tauraruwar shi take haskawa a yanzu, Mohammed Salah, ya isa kasar Spain domin cigaba da karbar magani dalilin raunin da yaji a lokacin da suka kara wasan karshe na cin kofin zakarun...
Mutane na cigaba da nuna goyon baya ga wata takardar kara ta yanar gizo da ke neman a hukunta Sergio Ramos kan cewar ya ji wa Mohamed Salah ciwo da gangan. An kai karar Sergio Ramos kan cewar da gangan ya yi wa Mo Salah keta a was
Addinin Islama dai ya baiwa mutane da yawa damammaki don addinin yay sauki gare su, sai dai a zamanin nan, tsatsauran ra'ayi ya sanya addinin yana gallazawa mabiansa da dokoki marasa kan-gado, wanda kan kori mutane kacokan daga...
Wasanni
Samu kari