Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Kasashen Afirka 10 da suka halarci gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 sun nuna kwarewa ta musamman, inda ‘yan wasa daga sassaban nahiyar suka bar tarihi a gasar.
Wata jaridar wasanni a kasar Sifen ta rawaito cewar Messi ya yiwa Umtiti fadi har saida bakinsa ya yi kumfa yayin hutun rabin lokaci. Jaridar ta ce, Messi ya zargi dan wasan bayan da kin mayar da hankali a kan wasan saboda tunanin
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa, hukumar kwallon kafa ta Duniya ta gabatarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari da kofin duniya, wanda za a lashe a gasar cin kofin duniya ta wannan shekarar a kasar Rasha.
A sakamakon kididdigar ta wasu kafofin watsa labarai da kuma bincike akan kwallon kafa, sun bayyana yadda wasu 'yan kwallo 13 suka yi zarra ta fuskar tarin dukiya. Ire-iren wadannan kafofin kididdigar sun hadar da Sunday Times.
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid dake kasar Sifen, Zinedine Zidane, ya yanke shawarar ajiye aikinsa a karshen kakar wasanni ta bana. Zidane ya yanke shawarar ya mika takardar barin aiki a maimakon ya fuskanci kora
Kawo yanzu dai kungiyar wasan kwallon kafa ta Najeriya watau Super Eagles ta samu nasarar kaiwa wasan karshe a cigaba da ake yi da gasar cin kofin nahiyar Afirka ta yan wasan da ke murza leda a nahiyar da ake kira CHAN.
Idan mu ka koma duniyar kwallon kafa za ku ji cewa ‘Dan wasan Arsenal zai tattara ya koma bugawa Mourinho. Alexis Sanchez ya ki sabunta kwangilar sa da Arsene Wenger. Mkhitaryan zai koma Arsenal daga Manchester a cinikin.
A halin yanzu, Ronaldinho mai shekaru 37 a duniya yana aiki ne a matsayin jakada a kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, inda a wata ganawa da manema labarai ya bayyana cewa girma ya kama shi ta yadda ba zai motsi ba filin daga.
Yanzu haka Abubuwa sun kara cabewa Kungiyar Real Madrid a bana bayan sun kara shan kashi. Zakarun na bara su na bayan FC Barcelona da maki 16. Villareal ta doke Real Madrid da ci daya mai ban haushi har gida a Madrid
‘Dan wasan Chelsea Kante ya gamu da hadarin mota. 'Dan wasan tsakiyar dai bai gamu da wani mummunan rauni ba. ‘Dan kwallon na kasar Faransa bai samu wani rauni daga hadarin ba. Dan wasan ya afkawa wata gingimari ne a cikin Landan.
Wasanni
Samu kari