Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Gwamna jahar Jigawa, Muhammad Abubakar Badaru, da ministan harkokin Neja Delta, sun ayyana aniyar gaje kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Nyesom Wike, Gwamnan Jihar Ribas, ya kai ziyara ga mahaifiyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’Adua, Hajia Aya Dada Yar’Adua a Katsina, Daily Trust ta ruwait
Daya daga cikin yan takarar shugaban ƙasa a PDP kuma gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya ce ƙasar nan na bukatar shugaba mahaukaci da zai saita komai kan hanya.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
Mutane sun ga ta kansu yayin da ‘yan bindiga su ka rika barin wuta a babban birnin jihar Ebonyi. Wasu miyagu ne su ka rika harbe-harbe a hanyar Enugu-Abakaliki.
Rahoto da ke iso mu ya nuni da cewa, ana ci gaba da sa ido domin ganin ranar Juma'a, ranar da yankin Yarbawa za su zauna su zabi wanda suke so APC ta ba tikiti.
Yayin da wasu ke shirin shiga tseren takara wasu har sun fara karɓan Fom ɗin takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar APC, jam'iyyar ka iya tara Biliyan N2bn.
A daren Talata, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karba bakuncin tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban cin kasa, Bola Ahmed Tinubu, a Abuja.
Gabanin zaben 2023, Sanata Shehu Sani ya ce yiwuwar shugabancin kasar nan ya koma kudu ya ta'allaka ne da shawarin manyan jam’iyyu biyu (APC da PDP) su fito da
Siyasa
Samu kari