Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Fitaccen ɗan siyasa kuma ɗan a mutu ko ai rai na shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar APC mai mulki, ya koma NNPP mai marmari.
Tsohon mataimakin babban bankin Najeriya, CBN, Farfesa Kingsley Moghalu, a ranar Talata, ya shiga takarar shugabancin kasa a hukumance bayan siyan fom din takar
Wuse, Abuja - Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta rufe sayar da Fam din takara ga masu neman kujerar mulki karkashin lemarta a zaben kasa da za'a yi 2023
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya yi watsi da fom ɗin takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC da wata kungiyar magoya bayansa daga arewa suka siya
Dave Umahi, gwamnan Jihar Ebonyi ya ce idan har tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya koma jam’iyyar APC, labarin zai shiga littafin tarihin duniya, The Cab
Ganawar ta ranar Litinin ta zo ne sa’o’i uku bayan da wata kungiyar Fulani makiyaya ta biya Naira miliyan 100 domin karbar fom din takarar shugaban kasa a APC.
Mun kawo sunayen sanannun mutanen da su ka hakura da fitowa neman Shugaban kasa a zaben 2023. Irinsu Attahiru Dalhatu Bafarawa da Doyin Okupe sun fasa takara.
Jam’iyyun siyasa sun bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta sauya jadawalin zaben 2023 domin ba da damar halartar zaben yadda ya kamata..
Birnin Abuja - Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Adamu Garba, ya janye daga takarar saboda wasu dalilai.
Siyasa
Samu kari