A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Kwamitin zartarwa, NEC, na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta yanke shawarar bawa kowa fitowa takarar shugaban kasa a maimakon mika mulkin ga yanki gud
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 11 ga watan Mayu, ya bukaci ministocinsa da ke da muradin neman mukaman siyasa gabanin 2023 da su yi murabus.
Hadimin Buhari kan sabbin kafafen yada labarai, Bashir Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa biyo bayan umarnin da shugaban kasa ya bayar ga mukarrabansa a yanzu.
Babachir Lawal, ya bayyana cewa idan babban jagoran jam’iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya fadi a zaben shugaban kasa mai zuwa, zai koma gida.
Ministan harkokin Neja Delta Sanata Godswill Akpabio ya yi murabus bisa umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari inda ya shiga takara a zaben 2023 mai zuwa..
Biyo bayan rahotanni game da aniyar takarar shugaban kasa na Goodluck Jonathan, dan siyasar ya samu babban mukami na mamba a kwamitin ba da shawara na kasa da k
Godswill Akpabio, Ministan harkokin Neja Delta ya ce abinda ya sanya shi barin jam’iyyar PDP don ya koma APC a shekarar 2018 shi ne ganin gaskiyar Shugaban Kasa
Asiwaju Bola Tinubu, daya daga cikin 'yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki ya magantu kan abin da zai yi idan ya fadi a zaben fidda gwani na APC
Wasu 'Yan majalisar Kano, Abdullahi Iliyasu Yaryasa, (Tudun Wada), Muhammad Bello Butu Butu, (Tofa/Rimin Gady), da Kabiru Yusuf Ismail (Madobo) sun koma APC.
Siyasa
Samu kari