Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci dukkan ministocinsa da ke son yin takara a zaben 2023 da ke tafe su mika takardan murabus dinsu kafin ko ranar Litinin 16 ga
Kano - Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya karbi Fom din takara kujerar Sanata na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta mazabar Kano North
Kebbi - Antoni Janar na tarayya kuma dan takaran kujerar gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya ce ta dalilinsa mutum sama da 500 sun zama miloniy a jihar.
Wasu daruruwan ‘Ya ‘yan Jam’iyyar APC sun sauya-sheka zuwa NNPP a Zamfara. A halin yanzu NNPP ta na fara karfi musamman a jihohin Arewacin Najeriya gabanin 2023
An yi taron tsakar dare da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da shugabannin Kungiyar Fulani da ke Abuja wadanda su ka siya masa fom din takarar shugaban ka
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Sani Yerima, a ranar Talata ya bayyana cewa babu dokar Najeriya da ta kayyade yadda da kuma lokacin da mutum zai yi aure.
Jam’iyyar PDP ta bakin Mista Debo Ologunagba ta ce ana ta biyan N100m ana sayen fam a APC ne saboda tara kudin kamfe da wayau saboda gudun sabawa dokar kasa.
Tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Ahmed Yerima ya ce Kiristocin jiharsa sun amfana kwarai daga dokar musuluncin da ya kafa a jiharsa lokacin ya na gwamna, The Cable
Wani dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Mista Ayoola Falola, a ranar Talata ya garzaya wata babbar kotun tarayya da ke Ibadan, ta jihar Oyo.
Siyasa
Samu kari