Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Mambobin jam'iyyar Peioples Democratic Party (PDP) kimanin su 500 sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a karamar hukumar Ayedaade.
Tsohon gwamnan Jihar Anambra kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Peter Obi ya bukaci deleget na jam'iyyar su amshi kudi idan yan takara sun basu. Sa
Shugabannin jam’iyyar APC su na so a samu baki daya wajen tsaida ‘yan takara a zabe mai zuwa. APC ta na so a tsaida wadanda ake ganin sun fi kowa cancanta ne.
Uwar jam’iyya ta samu tayi wa dukkanin shugabanni da jagororin APC sulhu a jihar Zamfara. Bayan shekaru kusan hudu ana ta rigima, APC ta zama gida daya a yanzu.
Ita Enang ya rubuta takardar murabus, ya ajiye aikinsa a fadar shugaban kasa. Hakan na zuwa ne bayan Muhammadu Buhari ya bukaci masu neman takara su ajiye aiki.
Aminu Tambuwal ya tona wanda APC ta ke so ta tsaida a matsayin ‘dan takarar Shugaban kasa. Gwamnan ya ce Ahmad Lawan za a fito da shi a matsayin ‘dan takara.
Onyeka Nwafor ya shaidawa Duniya cewa zai yi takara a jam’iyyar National Rescue Movement. A ranar Asabar Onyeka Nwafor ya ayyana shirin neman shugaban Najeriya
Shugaban jam’iyyar hamayya ta NNPP, Farfesa Rufai Ahmed Alkali, ya ce jam’iyyarsu da ake yi lakabi da mai kayan marmari za ta ba mutane mamaki a zaben 2023.
Za a ji yadda Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ayyana Minista a matsayin magajin Buhari duk da ya yi wa Bola Tinubu alkawarin mara masa baya a zaben 2023.
Siyasa
Samu kari