Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Bayan ya siya fom din takarar shugaban kasa na naira miliyan 100, an tantance tsohon shugaban jam’iyyar APC, Adams Oshiomhole, domin takarar kujerar sanata.
Tsohon sanata mai wakiltan yankin Kano ta tsakiya, Sanata Basheer Lado, ya bayyana cewa ba za a iya yi masa makarkashiya don hanasa komawa majalisar dattawa ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Hafiz Abubakar, ya ce mataimakin gwamnan Kano mai ci kuma ɗan takarar gwamna na APC a zaɓen 2023, ya kamata yana gidan yar
Gabannin zaben fidda yan takararta, jam’iyyar All Progressives Congress ta tara kudi fiye da naira biliyan 29 daga siyar da fom din takarar kujeru daban-daban.
Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa ’yan takarar shugaban kasa tara daga jam’iyyar APC sun shirya marawa takarar shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takaran kujeran shugaban kasa karkashin Peoples’ Democratic Party PDP, Atiku Abubakar, ya rantse da Allah cewa zai tabb
Sanata Ibrahim Shekarau, dan majalisa mai wakiltan Kano ta tsakiya a majalisar dattijai ya dakatad da shirin sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Congres
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress APC kuma dan takaran kujeran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa mutum mai hikima da kwazo ake bukata.
Kasurgumin Attajirin mai ya shiga takara a APC, ya lale N100m ya saye fam. Tein Jack-Rich ‘Dan shekara 47 mai ji da kudi ya saye fam din takarar Shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari