Matasan ƙungiyoyin ɗalibai a jihar Kano sun ƙi amincewa da yunƙurin maye gurbin AA Zaura da Malam Ibrahim Shekarau a takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Matasan ƙungiyoyin ɗalibai a jihar Kano sun ƙi amincewa da yunƙurin maye gurbin AA Zaura da Malam Ibrahim Shekarau a takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Ibrahim Hassan Dankwambo ya zama ‘dan takarar Sanatan Arewacin jihar Gombe a jam’iyyar PDP. A zaben da ya wuce na 2019 ya nemi zama 'dan takarar shugaban kasa.
Jam’iyyar PDP za ta tsaida Banky W a matsayin ‘dan takararta a mazabar Eti-Osa. Banky W ya yi suna wajen harkar waka da fim, ya shiga siyasa da nufin kawo sauyi
Gwamna Kayode Fayemi ya ce zargi wasu ‘yan takarar da cewa sun cika wuri ne kurum, amma ba da gaske suke yi ba. Mutum kusan 30 suka saye fam a APC a kan N100m.
Sanata Ayo Akinyelure ya sha kaye a kudirinsa na son komawa majalisar dattawa karkashin inuwar jam’iyyarsa ta PDP bayan an gudanar da zaben fidda dan takara.
Bayanan da muka samu da yammacin nan sun nuna cewa matar shugaban ƙasa, matar Osinbajo da kuma ministar harkokin mata sun ziyarci hedkwatar jam'iyyar APC ta ƙas
Ɗaya daga cikin manyan jigogin APC a Zamfara, Dakta Dauda Lawal, ya fice daga cikin jam'iyyar ya sauya sheka zuwa PDP mai adawa, ya shiga takarar gwamna a zaɓe.
A jiya Lahadi ne Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Gombe ta kammala zaben fidda yan takararta na yan majalisar dokokin jiha da na tarayya.
Sadiq Ango Abdullahi ya samu galaba a kan ‘yan takarar majalisar wakilan tarayya a Sabon Gari. Rabon da a ga 'Dan siyasar tun lokacin da ya je birnin Abuja.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, a ranar Asabar din da ta gabata, ya ce bai damu da zama abokin tafiyar wani dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC mai m
Siyasa
Samu kari