Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta fara magana kan babban zaben shekarar 2027. Ta bayyana cewa za ta tsayar da nagartattun 'yan takara a babban zaben.
Za a ji yadda takarar ‘Dan Gwamna El-Rufai ta fatattaki ‘Dan Majalisan Kaduna daga AP bayan ya gane Bello El-Rufai ne wanda APC za ta ba takara a yankin a 2023.
Zaben fitar da gwanin ‘Yan takarar Jam’iyyar PDP ya kare a rikici da tashin-tashina. Ana zargin Miyagu sun sace masu kada kuri’a wajen zaben tsaida ‘Dan takara.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, a ranar Lahadi ya jinjina wa kokarin da gwamnati mai ci yanzu kan tafiyar da al'amurran kasar, rahoton Channels Television.
Babagana Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari zai taka muhimmin rawa wurin zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, rahoton The P
Gabannin zaben fidda dan takarar shugaban kasa na APC mai mulki wanda za a yi a ranar Lahadi mai zuwa, yan takara daga yankin kudu maso gabas sun shiga labule.
Jam'iyyar SDP ta bayyana cewa ba za ta baiwa kowani dan siyasar da ke makale da guntun kashi a tsuliyarsa tikitin takararta ba a babban zaben kasar mai zuwa.
Babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya dira jihar Yobe domin zantawa da wakilan jam'iyyar APC yayin da zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai, ya ce takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi ya dace da shugabancin Najeriya, ya kuma yaba wa sauran yan takara a 2023.
Mun taro wasu Sanatoci Najeriya da ake yi wa ganin karshe, zai yi wahala su zarce a kujerunsu. Misali, Shugaban majalisar dattawa ya na harin shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari