Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Kakakin kungiyar kamfen din Tambuwal ya ce gwamnan na jihar Sokoto ya dagawa Atiku Atiku kafa ne a yayin zaben fidda gwanin PDP saboda kishin sa ga kasar nan.
Gwamnan Ribas kuma ɗaya daga cikin yan takarar shugaban ƙasa a PDP, ya ce yadɗa aka sake ba Tambuwal dama ya harzuka shi, kuam saura kaɗan ya ta da yamutsi.
Gwamnan jihar Ribas kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, ya jaddada cewa zai cika alkawarinsa ta hanyar marawa dan takarar shugab
Yayin da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta tantance gwamnan Jigawa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa, Muhammadu Badaru, ya shiga a fafata da shi a fidda gwani.
Matasan da ke yankin Daura a Arewacin Katsina sun yi zama da jagororin Jam’iyyar NNPP na jihar, har aka yarda a marawa Rabiu Kwankwaso baya a zabe na 2023.
Gabannin babban zaben 2023, yan siyasa a fadin kasar na ta fafutukar neman mukamai daban-daban tare da kokarin ganin sun samu fifiko kan masu hararar kujerunsu.
Jam'iyyar mai mulki ta gudanar da aikin tantance masu fatan ganin sun dare kujerarsgugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 karkashin inuwarta a sirrance a Abuja yau.
Hakan na zuwa ne bayan da wani dan takarar shugaban kasa a dandalin jam’iyyar, Farfesa Pat Utomi, ya amince da marawa Obi baya, wanda ya koma jam’iyyar a makon
Cikin magoya bayan babban jagoran jam'iyyar APC na kasa, Tinubu ya duri ruwa sakamakon bayyanar Oyegun a matsayin wanda zai tantance yan takarar shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari