Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kwatanta nasarar da ta samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka yi a ranar Asabar da ta gabata da alamar nasarar da take fata a zabe.
Kungiyar masu ruwa da tsaki na APC ta nemi shugabancin jam'iyyar da Shugaba Buhari su tsayar da Gwamna Babagana Zulum a matsayin abokin takarar Tinubu a 2023.
Shugaban kasa Buhari ya taya dan takarar gwamnan jihar Ekiti a karkashin inuwar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Biodun Oyebanji, murnar lashe zabe.
Magoya bayan sabon gwamnan jihar Ekiti, Abiodun Oyebanji na jam'iyyar APC sun fada tsananin murna, annashuwa tare da shagali a ranar Lahadi yayin da abokansa.
Jam’iyyar New Nigerians Peoples Party (NNPP) ta ce daga Rabiu Kwankwaso har Peter Obi na Labour Party suna iya amincewa da zama mataimakin shugaban kasa a 2023.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta bakin bauturen zaɓen gwamnan Ekiti. ya sanar da ɗan takarar APC, Oyebanji a matsayin wanda ya samu nasara a zaɓen.
Bola Tinubu, 'dan takarar shugaban kasar jam'iyyar APC, ya kambama shugaban kasa Muhammadu Buhari kasancewarsa "tsakatsakiya" yayin zaben fidda gwanin jam'iyya.
APC ta ba INEC sunan Kabir Ibrahim Masari, amma da zarar a tsaida ‘dan takarar mataimakin shugaban kasa, za a maye gurbin na sa da Musulmi daga jihohin Arewa.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana Biodun Oyebanji na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Ekiti.
Siyasa
Samu kari