Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
A yayin da jam'iyyun siyasa ke shirin tunkarar babban zaben shekarar 2023, dubban yan Najeriya sun fice daga PDP da APC sun koma Labour Party a Nasarawa. The Pu
Babban jigo yanzu a jam’iyyar APC, Femi Fani-Kayode ya fito gadan-gadan yana goyon bayan Bola Tinubu a zaben Shugaban kasa, a baya Fani-Kayode ya caccaki APC.
Idan Atiku Abubakar da Gwamna Nyesome Wike na Jihar Rivers ba su mayar da takkubansu ba sun rungumi zaman lafiya, mambobi da dama na jam'iyyar PDP za su fice da
Matasa da magoya bayan jam'iyyar APC fiye da 200 daga yankin arewa ta tsakiya, a ranar Juma'a sunyi zanga-zanga kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar ta y
Maganar gaskiya Ganduje Bai Ci Zaben 2019 ba, duk da ya zarce a kan mulki. Hon. Abdulmumin Jibrin ya shaidawa Duniya cewa a hakikanin gaskiya PDP ta yi nasara.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya ce tsarinsa na magance matsalar lantarkin Najeriya ce ta fi inganci. A wasu rubuce-rubuce da ya yi
A kokarinta na zama babbar jam'iyyar adawa ta jihar Akwa Ibom da zata kwace mulki hannun PDP, jam'iyyar YPP ta karɓi masu sauya sheƙa da yawa daga PDP zuwa yau.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi ta bayyana cewa, an shiga wata ganawar sirri tsakanin 'yan tsagin Atiku da Wike domin sulhunta tsakanin shugabannin biyu.
Sakatare Janar na kungiyar Kiristocin Pentecostal Fellowship na Najeriya, Dr Cosmos Ilechukwu, ya bayyana cewa tikitin Musulmi da Musulmi matsala ne Najeriya.
Siyasa
Samu kari