Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Manjo Al-Mustapha (mai ritaya), wanda shi ne babban dogarin marigayi tsohon shugaban kasa, Sanni Abacha ya kai wata ziyara ce a jihar ta Ribas dake Kudanci.
Yayin da rage saura 'yan makonni a fara yakin neman zaɓen takarar shugaban kasa, jam'iyyar PDP ta yi rashin babban jigonta a jihar Gombe, arewa maso gabas.
A farkon makon nan jita-jita ta fara yawo, ana cewa wasu sun kai wa Peter Obi hari a Abuja. Dazu muke jin yana nan lafiya lau, babu wanda ya kawo masa hari.
Smart Adeyemi ya fadawa Nyesom Wike da sauran wadanda ake rigima da su a PDP, su dawo APC. A halin yanzu da ake shirin zabe, PDP tana fama da rikicin cikin gida
Bola Tinubu ba zai fasa takarar 2023 ba, garau yake inji Kwamitin kamfe. An ji wasu na yada labari cewa Tinubu zai janye takarar neman zama shugaban Najeriya
Yayin da babbar jam'iyyar adawa ke faɗi tashin rarrashin gwamna Wike, wata babbar ɓaraka ta ɓalle a jihar Kebbi, jam'iyyar PDP ta yi rashin jiga-jiganta yau.
Malamin addini mazaunin Kaduna Sheikh Ahmad Gumi ya zargi dan takarar shugaban kasar jam'iyyar Labour Party, LP, Peter Obi da yin siyasar yanki. Ya ce irin wann
Kungiyar Peter Obi Support Group za ta maida hankali a kan wasu jihohi ne a zaben shugabancin kasa. Kusan dukkanin jihohin su na yankin Arewacin Najeriya ne.
Jaridar Thisday ta ruwaito cewa mambobin na jam’iyyar APC wadanda aka ce ba su gaza 5,000 ba sun saki jam'iyyar su Buhari kuma mai mulki a jihar zuwa ta adawa.
Siyasa
Samu kari