Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
A wannan rahoto da mu ka fitar, za ku ji Kashim Shettima ya bayyana yadda APC za ta dankara ‘dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da kasa a zaben 2023.
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar kujera lamba ɗaya a Najeirya karkashin inuwar NNPP, Kwankwaso, ta ƙaryata labarin cewa zai janye wa Tinubu, ko Atiku.
A wata wasika ta musamman da ya rubuta da nufun ankarar da yan Najeriya, Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP, yace zaɓi biyu ya rage wa mutane a babba zaɓen 2023.
A kokarin shawo kan rikicin cikin gida da ya addabi ADP reshen jihar Kano, jam'iyyar ta aike da wasikar kora daga cikinta ga Nasiru Hassan Koguna kan dalilai.
Mai maga yawun ƙunguyan yaƙin neman zaben Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace ba zai yuwu su sauke shugaban PDP ba a yanzu.
Wasu ‘ya ‘yan APC sun rubuta takardar korafi, suna zargin an saci miliyoyin kudi a asusun jam’iyya, Idowu Olaonipekun da Ayinde Suuru suka rubuta wannan takarda
Mai neman kujerar gwmanan jihar Katsina karkashin inuwar PDP, Sanata Yakubu Lado Ɗanmarke, ya roki tsohon Sakataren gwmanatin Katsina ya sauya sheka zuwa PDP.
Gwamanan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cewa ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar LP watau Peter Obi, ya kara ɗaga darajar Ibo a bangaren harkokin siyasa.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers a ranar Asabar ya tarbi daruruwan mambobin APC da suka shigo PDP. Wadanda suka hallarci taron sun da aka yi a Port Harcourt
Siyasa
Samu kari