Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
A jiya jirage barkatai sun sauka a babban filin jirgin saman Victor Attah da ke garin Uyo a Akwa Ibom. Jiragen sun dauko Gwamnoni da Shugabannin PDP da 'Yan BoT
Chimaroke Nnamani ya fitar da jawabi yana taya Bola Tinubu barka da dawowa daga Landan. Sanatan ya cigaba da yabon Bola Tinubu, yace lafiyan ‘Dan takaran kalau
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo karshen talauci da rashin tsari a Najeriya idan aka zabe shi a 2023; badi.
Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya siffanta jam'iyyar adawa ta PDP da taron gara a yau Litinin 10 ga watan Oktoban bana.
Za a ji cewa wasu da aka gwabza wajen yakin tikitin Jam’iyyar APC sun zama ‘yan bayan fage. Yau an daina batun Ahmad Sani Yariman Bakura da su Rotimi Amaechi.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike da wasu gwamnonin Peoples Democratic Party (PDP) basu halarci kaddamar da kamfen din takarar shugaban kasa na jam’iyyar ba.
A halin yanzu ne ake gudanar da kaddamarwar a Banquet Hall dake fadar shugaban kasa a Abuja, uma manyan jiga-jigan APC ne suka samu halarta, ciki har da Buhari.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun yace ba zai marawa APC baya a zaben 2023 ba. Amma an ji Amosun ya raba jiha da Adekunle Akinlade wanda ya koma PDP.
Uwargidan shugaban kasa,Aisha Muhammadu Buhari tare da matar ‘dan takarar shugabancin kasa na APC,Remi Tinubu suna yi wata ganawa mai muhimmanci a ranar Lahadi.
Siyasa
Samu kari