Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Bincike ya nuna cewa, kasafin kudin 2023 da shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar a makon jiya ya bayyana adadin kudaden da ofishinsa da na mat
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, yace bai da niyan daukaka kara kan hukuncin kotu da ya haramta masa takarar kujerar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa.
Aniagwu, mai magana da yawun majalisar yakin neman zaben shugaban kasa a inuwar PDP yace babu dan takarar da ke da kyakkywar shirin gyara Najeriya kamar Atiku
Mataimakin sakataren labaran jam’iyyar APC na kasa, Murtala Ajaka, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya saita 'yan majalisarsa kan takarar Tinubu.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Patakwal, babban birnin jihar Ribas ta yanke hukuncin soke zaɓem fidda gwanin yan takarar majalisar jiha 12 kan saba dokar zaɓe.
A ci gaba da shirin fara tallata yan takararta, jam'iyyar APC ta shirya tsaf na buɗe babin yakin neman zaɓe, zata fara da kaddamar da jirgin mata masu kamfe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ba ta da halastacen dan takarar shugaban kasa, a cewar jam'iyyar Peoples Democratic Party, (PDP), Daily Trust ta rahot
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya siffanta tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan da shugaba mafi nagarta da Najeriya ta taba yi a tarihinta duka.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, a karon farko, ya yi kira ga shugaban PDP na ƙasa, wanda jiharsu ɗaya a arewa, ya cika alƙwarin da ya ɗauki ma yin Murabus.
Siyasa
Samu kari