Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Faruk Malami Yabo ya nemi takarar tikitin gwamna na jam’iyyar All Progressive Congress (APC), a yayin zaben fidda gwani kafin ya bar wajen kan zargin magudi.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya shawarci yan Najeriya da su yi watsi da duk wasu alkawara da abokin hamayyarsa na PDP, Atiku ya daukar masu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ba gudu ba ja da baya duk zagin masu zagi da hantarar masu hantara ba zai sa ya sauya aniyarsa ba a zaben shugaban kasa.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya gwada gwanintarsa a fagen rawa duk cikin murnar da yayi ganin jama’ar sa a Kano.
Tsohon shugaban amintattun PDP, Sanata Walid Jibrin yace ko daya daga cikin mambobin tawagar G5 da ta kunshi gwamnoni 5 ba zai sauya sheka zuwa wani wuri ba.
Sanata Chris Ngige yace wadanda ke neman shugabancin kasa sun dace. Ministan kwadagon ya kauracewa yakin neman zaben APC domin duk ‘yan takaran 2023 na shi ne
Gwamonin G5 na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun dira Ibadan, babban birnin jihar Oyo, don kaddamar da kamfen din Gwamna Seyi Makinde na tazarce
Fatima Abubakar, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar ADC ta bayyana cewa a shirye take don lallasa Gwamna Zulum a zabe mai gabatowa.
Sarkin Bauchi ya tubewa Wazirinsa rawani. Rilwanu Suleiman Adamu ya amince da wannan mataki da aka dauka a kan Bello Kirfi a dalilin rashin yi wa Gwamna biyayya
Siyasa
Samu kari